Tattaunawa

Adam A Zango ya bayyana cewa duk wata jaruma da tashigo kannywood tafi karfin iyayenta ne

Adam A Zango ya bayyana cewa duk wata jaruma da tashigo kannywood tafi karfin iyayenta ne

A wata hira da aka yi da adam a zango ya bayyana a wani hira da gidan jaridar bbc hausa tayi da shi, ya bayyana cewa duk wata jaruma da ta shiga kannywood tabbatas iyayen ta basa so sai dai tafi karfin su.

Kalli bidiyon inda yayi bayanin hakan a kasa.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button